Posts

Showing posts from October, 2018

An kara sakin wani fefen bidiyo.

Image
Dan jaridar nan da maganar sa ta kewaye ko ina a fadin kasar nan had Dama wajen kasar,dangane da faya fayen bidiyo da ya saki akan Badakalar karbar rashawa da ake zargin gwamnan jahar kano  alhaji Abdullahi umar ganduje ya karba a hannun Yan kwangila, wato Dan Jarida Ja'afar Ja'afar ya qara sakin Sabon fefen bidiyo a karo na uku To shin bidiyon gamsar da masu binciken ko kuma... Har yanzu dai hukumomin da abun ya rataya akansu Suna cigaba da bincike.

Kukalli zafafan hotunan jarumar kannywood "Hadiza Gabon"

Image
Please like and share Wanda yai posting::   H fashion

Muhammadu Buhari ya gudanar da liyafa da 'Yan takarar A.P.C a Abuja

Image
A A Daren jiya shugaban kasar Najeriya Gen. Muhammau Buhari ya gudanar Da wani taron liyafa tare da 'Yan takarar Jam'iyar A.P.C a fadar sa dake Babban Birnin tarayyar Najeriya, Abuja

Gwamnoni sun amince da Karin albashin Naira dubu 22 a Najeriya

Image
Gwamnonin Najeriya sun amince da matakin karin albashi mafi kankanta Ga ma'aikatan kasar Daga Naira dubu 18 zuwa Naira dubu 22 da Dari Biyar. Gwamnonin sun amince da matakinne a wani taron gaggawa a Abuja jiya talata bayan matsin Lamba Daga kungiyoyin kwadago.  Shugaban gwamnonin da ya jagoranci taron, gwamnan jahar Zamfara, Abdul'aziz yari Abubakar yace Matsayin da suka Cimma bawai adadin kudin bane kawai sukayi la'akari Da Shi harda zarafin iya biyan albashi. Sai dai kuma Kungiyar kwadago ta Najeriya ta kalubalanci Matakin da gwamnonin suka dauka inda sukace y saba Da yarjejeniyar da suka amince da biyan dubu 30 ga Karamin ma'aikaci. Kungiyar tace tana kan bakanta na shiga yajin Aiki ranar 6 ga watan Nuwamba matukar gwamnonin sukaki Amincewa da bukatunta  Jami' in tsare tsare na gamayyar kungiyoyin kwadago Kwamared Nasir kabir yace zasu tsunduma cikin Yajin AiKin sai baba tagani matukar gwamnatin Bata amince da bukatunsuba. Kuma yace

Buhari ya kai ziyara jahar kaduna

Image
 A yaune shugaban kasar Najeriya yakai ziyara jahar kaduna, inda suka Gana da manyan malaman addinin musulunci da manyan malaman Addinin kiristanci. Sun tattauna dangane da halin da jahar Kaduna take ciki.

Mun kashe 'Yan shi'a a Abuja- sojin Najeriya

Image
Rundunar sojin Najeriya tace ta dakile harin da mabiya mazahabar Shi'a  Da suka kaiwa jami'anta sanadiyar hakane yayi sanadin mutuwar Mabiya shi'a uku Ranar litinin ne dai akayi arangama Tsakanin mabiya Shi'a  da rundunar Sojin Najeriya akan hanyar shiga Abuja. Babban birnin kasar. Wata sanarwa da rundunar sojin kasar ta wallafa a shafunkanta na sada Zumunta, 'Yan Shi'a sun fatwa dakarun ta dake sa ido a wuraren binciken Abun hawa dake gadar Kugbo/Karu da misalin uku na rana.

Ku kalli zafafan hutunan jaruman film na kannywood

Image
Please like  and  share @Arewafashions.blogspot.com
Image
Dalilin-da-ya-sa-muka-budewa-yan-shia-wuta-rundunar-soja/
DOWNLOAD MUSIC HERE

Antura sojin kundumbala da jiragen yaki kaduna

Image
Rundunar sojin saman Najeriya tace ta tura sojin kundumbala jahar Kaduna Dake arewace kasar. Wata sanarwa da mai magana da Yawun rundunar, ibikunle daramola, ya Aikewa manema labarai da safiyar litinin cewa an tura  jami'an kundumbala A lahadin data gabata domin tallafawa jami'an tsaron cikin jahar dake Aiki Acikin jahar

H fashion tailoring center

Image
We specialized in all kind of sewing,,,  for men and women If you are in need or interesting contact us via this number 08105465332 Facebook.....@ habeeb h habeeb WhatsApp.....@ 08124919676

Jirgin Sama ya fadi da fasinjoni fiye da 180

Image
Wani jirgin saman Fasinjar Lion Air yayi hadari a tekun java, Jim kadan bayan Tashinsa daga birnin Jakarta na kasar Indonesia Fasinjoji fiye da 180 ke cikin jirgin Kirar Boeing 737, Wanda ke kan hangar Zuwa yankin pangkal pinang dake tsibirin Bangka. Tuni aka tura tawwagar masu bincike da aikin ceto yankin, sai dai babu Tabbacin ansamu wadanda suka rage da saura rai Jami'ai dake aiki a kamfanin man kasar ta Indonesia sunga tarkacen Cikin jirgin, ciki harda kujerun fasinjojin a ruwa, akusa da inda suke Aiki a teku. Shugaban kamfanin jirgin ya bayyana cewa a yanzu bazasu iya cewa Komai ba dangane da hadarin, inda yace suna cigaba da tattara Bayanai. Jirgin dai ya fara aiki ne a 2016, wannan ya zama mallakin Lion Air A watan Augustan da ya gabata.

Tony Anenih ya rasu

Image
A ranar lahadi ne, tsohon ministan ayyuka da gidaje ya Tony Anenih Ya rasu. Majiyoyi da dama sun tabbatar da mutuwar tsohon ministan Ciki harda dansa. Mr. Anenih, ya rasu yanada kimanin shekara 85 a duniya a Wani asibiti dake abuja Babban birnin tarayyar Najeriya Bayan yasha fama da cutar da ba'a bayyana ba.

An sassauta dokar hana zirga zirga a Kaduna

Image
Gwamnatin jihar kaduna dake arewacin Najeriya  tasake sasauta dokar Hana zirga zirga a cikin birnin da kewayensa. Sanarwar da gwamnan jihar Nasir el rufa'i ya wallafa a shafinsa na  Twitter ranar lahadi tace an sassauta dokar ne bayan an gudanar Da taron masu ruwa da tsaki kan harkar tsaro. A cewarsa, " ranar lahadi mazauna garin zasu iya zirga zirga Har zuwa karfe biyar na yamma. Daga litinin 29 ga Satan Oktoba, mutane zasu iya zirga zirga daga shida na safe had Zuwa biyar na yamma. Ana sa ran kasuwanni da bankuna zasu bude, amma ana  Cigaba da sauraron dokar hana zirga zirga da daddare. "Inji sanarwar. A karshen makon jiya ne dai aka sanya dokar hana  Zirga zirga a birnin na Kaduna da kewayensa da  Kuma yankunan karamar hukumar kachia bayan  Kisan da aka yiwa wani basarake da masu satar Mutane suka sace. Mutane da dama ne suka mutu tun daga makon Jiya sanadiyar rikicin da akayi garin kasuwar  Magani dake kudanci

Anga sauran 'Yan matan cibok da aka sace

Image
Iyayen Yan matan nan da akasace a shekara ta 2014 sunce anga sauran Yan matan su 57 da suka rage a hannun book haram a jamhuriyar Kamaru. Shugaban iyayen 'Yan matan yakubu nkeki ne ya sanarwa manema Labarai. Acewarsa wata mata data tsere daga hannun mayakan boko haram A watan Yuni a kamaru ce ta shaida musu ana tsere da matanne A qauyukan magaji da garin Malam dake  yankin marwa na àrewacin Kasar. Matar tace an aurar da dukkan matan ga mayakan boko haram Kuma dadama daga cikinsu sun haihu, inji nkeki Shugaban iyayen 'yan matan cibok yace sun gaskata kalaman Matar saboda tagaya musu sunayen Matan.

Rikicin Kaduna: zan tashi garin gonin gora.. Elrufa'i

Image
Gwamna Nasir el rufa'i Yayi bayani kancewa ba wani mutum da yafi Karfin gwamnati, abisa wannan dalilin bazaiyi kasa a gwiwaba wajen Hukunta duk wani Wanda yake da Hannu wajen kisan mutane. Garin na Gonin gora na kan hanyar Kaduna zuwa Abuja, kuma matasan Sunsha tare matafiya suna kashesu da zarar an fara rikici a birnin Kaduna. Dayake jawabi a cikin filin "Hannu da yawa" na gidan rediyon  tarayya na Na Kaduna. Gwamna el rufa'i yace " ina bawa mutanan Goni gora shawara Akan abunda matasansu sukeyi su daina in bahakaba wallahi tallahi zan Tashi garin. A wata sanarwa  da Samuel aruwan yayi , mai magana da yawun gwamnan Garin, mallam Nasir el rufa'i ya aikewa manema labarai tace jami'an tsaro Sun daqile wani yunquri na tayar da hankali a wuraren ibada da dake Unguwannin Kawo da hayin da hayin  banki dake garin birin Kaduna. Kazalika an kara kashe mutum daya a kasuwar magani kana aka kama Wani mutum tsakar dare dauke da bindiga inji sanarw

Saudiya zata hukunta wa'anda suke da hannu wajen kashe Khashoggi

Image
Ministan harkokin wajen saudiyya yacezaa'a hukunta wa'anda Ake zargi da hannu a cikin kisan illar da akaiwa Dan jaridar nan Jamal khashoggi A wajen taron da Yayi a bahrain, Adel all jubhair ya zargi kafafan Watsa labarai da qarin gishiri acikin batun kinsan Dan jaridar. An kashe Dan jaridar a ofishin jakadancin saudiya dake Istanbul Mako uku da suka gabata. Saudiya ta musanta cewa masarautar kasar na da Hannu wajen Kisan, ta dora alhakinsa akan Jami"an da basu iya aikinsuba Tun da fari dai muhukuntan saudiya sun musunta masaniya kan Kisan Jamal khashoggi, sai dai Daga bisani mai shigar da Qatar Na kasar yace an kitsa kisanne. Khashoggi ya shahara wajen sukar yarima Mohammed, mai jiran Gadon  sarautar kasar

A TEACHER

Image
Teachers spend all the time training their student Most of their night planing. Most of their mornings explaining. Most of their afternoon correction. Most of their years encouraging. Most of their lives stressing. Our  teachers have done good for us  Please share and comment

Arewa fashion

Arewa fashion